KA TAUSAYAMIN YADDA ZAKI RABA NAMIJI DA ZUCIYARSA

 



KA SHIGA RAYUWATA

Kayi hakuri kajaraba soyayya dani zan kawo haske a cikin rayuwarka


Bazan taba sanki har abada bakeba babu wata mace dazan so a duniya 

Dan Allah Kayi hakuri 


Wlh Ina Sanka

Na tsani So Banasan So Bazanyi So ba

Kayi hakuri 

Wlh Zan kwakkwada maki Mari

Tarikemai Riga ya hincike Yabarta a nan zube

Gaskya 

Nura baka kyautama wannan yarinya babu kalar Sanda bata Nunama a duniya amman kullin cikin wulakantata kake 

Ni wlh Rayywama nake gujemai 

Waiku mekuke Nufi Nifa nada lefin komai a wanann Lamarin 

Nagaya mata gaskiya ni Babu shaukin So a Zuciya

Kajiko Irin hakada yake gaya mata a kowane lokaci 

Nura Baka kyautawa wlh

Nagaji da wannan Iskancin da kukemin Wai ana Soyaya dolane 

Yawuce yabasu waje

Haba 

Amira 

Wlh wannan ba ajinkibane 

Bekamata akan da Namiji kirinka zubar da kimarkiba

Wlh Ina Sanshi Sosai

Shikuma yace besanki

Wannan abunne ke kara hassala Zuciyata

Lok 

Amira

Kieabu da wannan Azzalimin Saurayi 

Nuranne Azzalimi

Meyayi maki

Bekomaiba kenan 

Babu abunda yayi 

Shikenan

INA NURA

Kazo kayi bakuwa 

Barka da Zuwa yauwa mukoma daga chan a'a anan zanfadi abunda nazo dashi

Marainiyace batada Mahaifi sannan batada wa ba kani 

Mahaifiyarta ita kadai gareta 

Amman ayunzu haka tana kokarin

Rasata saboda kai 

Wacec 

Amira 

Daman shirmanda kikazo fayamin kenan

Yajuya zai wuce 

Idan magana ta shirmece 

Nasan dole katsaya ka saurari mahaifiyarta itama tazo nan

Yawaigi cikin mamaki

Dana dan Allah kada kayi sanadiyar mutuwar diyata wlh 

Tana gaf da barin duniya akan sanda takema 

Narokeka dan Girman Allah dan Tsufana katemakeni

Kada kayi sanadiyar mutuwar diyata

Saka tafi suka bashi waje 

Kasaiga abunda muke gayama 

Muma muna rokonka dan Allah kaje ka kula da wannan baiwar Allah

Kunki ku gane menake nufi 

Konace ina santa karya nake 

Karya kukesan nayi mata Bamuce kayimata karyaba 

Amman duk wanda yace yana sanka yafi karfin wula kanci

Umar kayi tunani

Suka tashi suka badhi waje 

Jikindhi yayi sanyi 


Amman yayi tsaki Wlh bazanjeba Ita abun ya shafa

Amincin Allah Ya Tabbata Agareki mai girma




Post a Comment

0 Comments