SAURAYI DA BUDURWA YAR DUNIY

 




Assalamu Aliki Baiwar Allah 


Wa'alaika Salam


Sunana Abdurra'ub Bin Affan


OK Meke Tafe da kai


Tundaga Ranar da Idanuna Suka fara tozali da ke naji Ina Sanki


A haka


Menen Aibun wannan Shigar tawa 


Kai kana ganin ni kalarkace


Tarbiyar gidan ku da kamun kanki yasa naji ina sanki 


Ame kazo 


Akasa nazo 


Sekacemun kai gurgune kenan 


Lafiyata kalau


A hakan


To amman menen Aikinka 


Ni dalibine


Ina karatu a Islamiyar darul hadis Ta bayam Unguwarku 


Ok To yayi 


Tajuya zata tafi


Baki bani Amsar Kalmar So dana gaya makiba


Bakada komai Taya za'ayi nasoka 


Haba baiwar Allah Arzifa na Allah ne


Banida Lokacinka

Post a Comment

0 Comments